• About
  • Contcat Us
Sunday, May 22, 2022
Opportunities Hub Hausa
No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Scholarships
  • Home
  • Scholarships
No Result
View All Result
Morning News
No Result
View All Result
Home Hausa News

Ganduje nason a hana safarar shanu daga arewa zuwa Kudancin Nigeria

admin by admin
January 31, 2021
in Hausa News
0
Ganduje nason a hana safarar shanu daga arewa zuwa Kudancin Nigeria
0
SHARES
10
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje, ya yi kira da a samar da dokar da za ta soke tafiyar makiyaya daga yankin Arewacin kasar zuwa wasu sassan.

Ya ce har sai an yi hakan, na iya hana ci gaba da rikicin makiyaya .
Ganduje ya bayyana matsayin nasa ne a wata hira da ya yi da manema labarai a ranar Asabar bayan cin abincin rana da gwamnonin jihohin da aka zaba a karkashin jam’iyya mai mulki ta Alł Progressives Congress suka yi tare da Shugaban kasa, Manjo Janar Muhammadu Buhari (mai ritaya), a Daura, Jihar Katsina.

READ ALSO

Babu ranar janye yajin aikin ƙungiyar ASUU’

Ganduje ya ƙwato ɗan majalisa da Ciyaman da ga hannun NNPP

Shawarwarin gwamnan ya zo ne a daidai lokacin da ake zaman dar-dar a wasu jihohin Kudu maso Yamma, musamman Ondo da Oyo, game da sanarwar da aka ba makiyaya.
Ya ce haramcin zai kuma dakatar da matsalar satar shanu.
Shawarata ita ce, ya kamata mu dakatar da safarar ko tattakin makiyaya daga yankin Arewacin Najeriya zuwa yankin Middle Belt da kuma zuwa Kudancin Najeriya.

“Ya kamata a samu wata doka da za ta hana, in ba haka ba baza mu iya magance rikice-rikice tsakanin makiyaya da manoma ba kuma ba za mu iya magance satar shanu da ke damun mu sosai ba,” in ji gwamnan.

Ganduje ya dora wa sabbin hafsoshin tsaron da aka nada ranar Talata da ta gabata su yi aiki tare da gwamnonin jihohi domin samun nasara.

Ya ce kiran ya zama wajibi saboda gwamnoni sun san bukatun tsaro na mutane da kuma bakar mutane daban-daban a jihohinsu.

Shi kuwa gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya nemi sabbin shugabannin aiyukan ne da su yi aiki tukuru don cimma abinda ake tsammani.

Ya nemi su yi aiki tukuru; ya fi abin da Mista Shugaban kasa ya dauka cewa za su yi saboda aikin da ke gabansu yana da matukar kalubale kuma na yi imanin za su kai ga abin da ake tsammani, Gwamnan jihar Jigawa, Muhammad Badaru, ya nemi sabbin shugabannin rundunar da su yi aiki kan tattara bayanan sirri.


Ya kuma yi kiran a yi addu’a, yana mai cewa kasar na bukatar addu’o’i.
“Ina ganin dole ne su saurari mutane a yayin mika bayanan na sirri kuma su ci gaba da neman mutane su yi musu addu’a,” in ji gwamnan.

Share this:

  • Twitter
  • Facebook
  • LinkedIn
  • Telegram
  • WhatsApp

Like this:

Like Loading...
Tags: Hausa News

Related Posts

Babu ranar janye yajin aikin ƙungiyar ASUU’
Hausa News

Babu ranar janye yajin aikin ƙungiyar ASUU’

May 16, 2022
Ganduje ya ƙwato ɗan majalisa da Ciyaman da ga hannun NNPP
Hausa News

Ganduje ya ƙwato ɗan majalisa da Ciyaman da ga hannun NNPP

May 16, 2022
LABARAIAbduljabbar ya kori lauyoyinsa
Hausa News

LABARAIAbduljabbar ya kori lauyoyinsa

May 15, 2022
Buhari zai taimaka wa Sudan ta Kudu a yaƙi da ‘yan bindiga
Hausa News

Buhari zai taimaka wa Sudan ta Kudu a yaƙi da ‘yan bindiga

May 13, 2022
An Ƙaddamar da Shirin Ƙwararrun Matasan Kasuwanci Mai Taken” Youth of Enterprise (YOE) Internship Programme Launch” Duba Yadda Zaku Cike
Hausa News

An Ƙaddamar da Shirin Ƙwararrun Matasan Kasuwanci Mai Taken” Youth of Enterprise (YOE) Internship Programme Launch” Duba Yadda Zaku Cike

May 13, 2022
Lamunin Kuɗi Na NYIF, Ma’aikatar ta Bukaci Masu Neman Rancen NYIF Dasu Hanzarta Cike Sakonda Bankunan Bada Rance Suka Tura Masu
Hausa News

Lamunin Kuɗi Na NYIF, Ma’aikatar ta Bukaci Masu Neman Rancen NYIF Dasu Hanzarta Cike Sakonda Bankunan Bada Rance Suka Tura Masu

May 13, 2022
Next Post
Matan jihar Kaduna suna zargin ‘Yan Siyasa da sace kudin tallafin su N20,000 wanda Minista Sadiya ta rabawa Mata a jihar.

Matan jihar Kaduna suna zargin ‘Yan Siyasa da sace kudin tallafin su N20,000 wanda Minista Sadiya ta rabawa Mata a jihar.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

POPULAR NEWS

Apply: Gwamnatin Tarayya Ta Sake Buɗe Shafin Cike Tallafi Mai Taken”Presidential youth Empowerment Scheme (P-YES)”

Apply: Gwamnatin Tarayya Ta Sake Buɗe Shafin Cike Tallafi Mai Taken”Presidential youth Empowerment Scheme (P-YES)”

April 1, 2022
Apply: Kamfanin Cemen Na BUA Zai Bawa Graduates Horo Na Musamman Domin Tallafawa Rayuwarsu

Apply: Kamfanin Cemen Na BUA Zai Bawa Graduates Horo Na Musamman Domin Tallafawa Rayuwarsu

December 24, 2021
An Fara Approve Na Sabon Tsarin Rancen Kuɗi Marar Ruwa Wato “Tcf Covid19 Non Interest Loan.

Tallafin Covid-19 in kaga an turo maka wannan sakon to kana cikin wadanda za’a biya

September 22, 2021
Yadda Sojoji Suka Ragargaji Turji Da Yaransa A Sakkwato

Yadda Sojoji Suka Ragargaji Turji Da Yaransa A Sakkwato

December 17, 2021
Yadda Zakayi Rijistar Kasuwancinka Da Hukumar Kula Da Kasuwanci Ta Kasa (CAC).

Yadda Zakayi Rijistar Kasuwancinka Da Hukumar Kula Da Kasuwanci Ta Kasa (CAC).

February 28, 2022

EDITOR'S PICK

Palembang to inaugurate quake-proof bridge next month

August 21, 2021
Commercial Bus Driver Fakes Madness After Crashing A 2021 Range Rover SUV

Commercial Bus Driver Fakes Madness After Crashing A 2021 Range Rover SUV

August 11, 2021
How Buhari’s Minister, Lai Mohammed Stole Over N100million From Me—Kwara Governor, AbdulRazaq

How Buhari’s Minister, Lai Mohammed Stole Over N100million From Me—Kwara Governor, AbdulRazaq

October 19, 2021
Bandits Kidnap Zamfara Speaker’s Parents, Others

Bandits Kidnap Zamfara Speaker’s Parents, Others

August 6, 2021
Opportunities Hub Hausa

OHUB HQ, No, 6 Nun Street, Off Danube Crescent, Maitama, Abuja.

OHUB Eco-System

  • OHUB SMEs Market
  • OHUB Jobs Portal

Follow Us

No Result
View All Result
  • Homepages
    • Home Page 1
    • Home Page 2
  • News
  • Politics
  • National
  • Business
  • World
  • Entertainment
  • Fashion
  • Food
  • Health
  • Lifestyle
  • Opinion
  • Science
  • Tech
  • Travel

OHUB HQ, No, 6 Nun Street, Off Danube Crescent, Maitama, Abuja.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Create New Account!

Fill the forms below to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
%d bloggers like this: