• About
  • Contcat Us
Monday, May 16, 2022
Opportunities Hub Hausa
No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Scholarships
  • Home
  • Scholarships
No Result
View All Result
Morning News
No Result
View All Result
Home Uncategorized

Rigakafin corona ya kashe mutane 7 a London

admin by admin
April 4, 2021
in Uncategorized
0
Rigakafin corona ya kashe mutane 7 a London
0
SHARES
11
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wani babban jami’in kula da lafiya na kasar Birtaniya ya fada cewa cikin mutane 30 da suka sha wahala suka rika aman jini bayan sun karbi allurar rigakafin Oxford-AstraZeneca, bakwai sun mutu.

Bayyana mutuwar mutanen 7 da kasar ta Birtaniya ta yi, ta zo ne a yayin da ƙasashen Turai da yawa suka dakatar da amfani da rigakafin na AstraZeneca bayan barazanar aman jini da aka yi zargin rigakafin ta janyo.

READ ALSO

Yan Najeriya miliyan 19.4 za su fuskanci matsanancin karancin abinci, in ji FAO

The full details of DCP Abba Kyari’s cocaine deals

Kungiyar Kula da Magunguna da Kulawa da Kiwon Lafiya ta Birtaniya (MHRA) a cikin wata sanarwa ta ce “Daga cikin rahotanni da suka fita na mutane 30 a 24 ga Maris, cikin baƙin ciki 7 sun mutu.”

Share this:

  • Twitter
  • Facebook
  • LinkedIn
  • Telegram
  • WhatsApp

Like this:

Like Loading...

Related Posts

Yan Najeriya miliyan 19.4 za su fuskanci matsanancin karancin abinci, in ji FAO
Uncategorized

Yan Najeriya miliyan 19.4 za su fuskanci matsanancin karancin abinci, in ji FAO

March 13, 2022
The full details of DCP Abba Kyari’s cocaine deals
Uncategorized

The full details of DCP Abba Kyari’s cocaine deals

February 14, 2022
Education Not Ticket To Govt Jobs, Buhari Tells Nigerian Youths
Uncategorized

I have given my best to Nigeria – Buhari

January 6, 2022
Naira biliyan 26 da aka ware kudin abincin Shugaba Buhari da tafiye-tafiye sunfi kudin da aka warewa Asibitocin koyarwa na Najeriya – SERAP
Uncategorized

Naira biliyan 26 da aka ware kudin abincin Shugaba Buhari da tafiye-tafiye sunfi kudin da aka warewa Asibitocin koyarwa na Najeriya – SERAP

November 10, 2021
‘Yan bindiga sun kashe wani babban limamin masallacin Juma’a a Katsina
Uncategorized

‘Yan bindiga sun kashe wani babban limamin masallacin Juma’a a Katsina

November 2, 2021
Apply For Kwankwasiyya Development Foundation National Scholarship Scheme 2021
Uncategorized

Apply For Kwankwasiyya Development Foundation National Scholarship Scheme 2021

August 4, 2021
Next Post
Sarkin Kano Aminu Bayero a karkashin bincike kan badakalar filaye na N1.3billion.

In another land scam, Kano emirate moves to convert eid ground to residential plots

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

POPULAR NEWS

Apply: Gwamnatin Tarayya Ta Sake Buɗe Shafin Cike Tallafi Mai Taken”Presidential youth Empowerment Scheme (P-YES)”

Apply: Gwamnatin Tarayya Ta Sake Buɗe Shafin Cike Tallafi Mai Taken”Presidential youth Empowerment Scheme (P-YES)”

April 1, 2022
Apply: Kamfanin Cemen Na BUA Zai Bawa Graduates Horo Na Musamman Domin Tallafawa Rayuwarsu

Apply: Kamfanin Cemen Na BUA Zai Bawa Graduates Horo Na Musamman Domin Tallafawa Rayuwarsu

December 24, 2021
An Fara Approve Na Sabon Tsarin Rancen Kuɗi Marar Ruwa Wato “Tcf Covid19 Non Interest Loan.

Tallafin Covid-19 in kaga an turo maka wannan sakon to kana cikin wadanda za’a biya

September 22, 2021
Yadda Sojoji Suka Ragargaji Turji Da Yaransa A Sakkwato

Yadda Sojoji Suka Ragargaji Turji Da Yaransa A Sakkwato

December 17, 2021
Yadda Zakayi Rijistar Kasuwancinka Da Hukumar Kula Da Kasuwanci Ta Kasa (CAC).

Yadda Zakayi Rijistar Kasuwancinka Da Hukumar Kula Da Kasuwanci Ta Kasa (CAC).

February 28, 2022

EDITOR'S PICK

Pure water’ producers announce price increase

Pure water’ producers announce price increase

February 26, 2022
Please pray for your salaries to be paid this month, IG Usman tells police officers

Please pray for your salaries to be paid this month, IG Usman tells police officers

March 19, 2022
Babu ranar janye yajin aikin ƙungiyar ASUU’

Babu ranar janye yajin aikin ƙungiyar ASUU’

May 16, 2022
Police arrest three Chinese citizens for illegal mining

Police arrest three Chinese citizens for illegal mining

January 5, 2022
Opportunities Hub Hausa

OHUB HQ, No, 6 Nun Street, Off Danube Crescent, Maitama, Abuja.

OHUB Eco-System

  • OHUB SMEs Market
  • OHUB Jobs Portal

Follow Us

No Result
View All Result
  • Homepages
    • Home Page 1
    • Home Page 2
  • News
  • Politics
  • National
  • Business
  • World
  • Entertainment
  • Fashion
  • Food
  • Health
  • Lifestyle
  • Opinion
  • Science
  • Tech
  • Travel

OHUB HQ, No, 6 Nun Street, Off Danube Crescent, Maitama, Abuja.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Create New Account!

Fill the forms below to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
%d bloggers like this: