• About
  • Contcat Us
Sunday, May 22, 2022
Opportunities Hub Hausa
No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Scholarships
  • Home
  • Scholarships
No Result
View All Result
Morning News
No Result
View All Result
Home Hausa News

Gwamnatin Tarayya Zata Raba Naira Biliyan 8 Da Miliyan 800 Ga Mutane Dubu 144,000 A Jihar Katsina.

admin by admin
August 30, 2021
in Hausa News
0
Yakamata Matasan Nigeria ku rage son kudi -President Buhari
0
SHARES
4
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnatin tarayya zata raba Naira Biliyan 8 da Miliyan 800 ga mutane dubu 144,000 a Jihar Katsina ta cikin shirin ta na Yaki da Talauci.

Shugaban Shirin na Jihar Katsina Malam Shafi’u Abdullahi, shine ya bayyana hakan a lokacin da yake tattaunawa da manema labarai a jiya.

READ ALSO

Babu ranar janye yajin aikin ƙungiyar ASUU’

Ganduje ya ƙwato ɗan majalisa da Ciyaman da ga hannun NNPP

A cewarsa, za’a raba kudaden ne ta rukunin farko da na biyu, inda ya ce kimanin shekara 1 kenan da gwamnatin tarayya ta dakatar da shirin a fadin jihar domin ta samu damar tantance mutanen da suka cancanta suci gajiyar shirin.

Jami’in Shirin ya ce kimanin kananan hukumomi 12 ne cikin 34 da suke Jihar suka fara cin gajiyar shirin.

Haka kuma ya ce ana cigaba da yin kokari wajen ganin sauran kananan hukumomi 22 da suke Jihar sun ci gajiyar shirin.

Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa NAN, ya rawaito cewa an fara raba kudaden ne, a kananan hukumomin Batagarawa, Daura, Ingawa da kuma Bindawa.

Share this:

  • Twitter
  • Facebook
  • LinkedIn
  • Telegram
  • WhatsApp

Like this:

Like Loading...
Tags: Hausa News

Related Posts

Babu ranar janye yajin aikin ƙungiyar ASUU’
Hausa News

Babu ranar janye yajin aikin ƙungiyar ASUU’

May 16, 2022
Ganduje ya ƙwato ɗan majalisa da Ciyaman da ga hannun NNPP
Hausa News

Ganduje ya ƙwato ɗan majalisa da Ciyaman da ga hannun NNPP

May 16, 2022
LABARAIAbduljabbar ya kori lauyoyinsa
Hausa News

LABARAIAbduljabbar ya kori lauyoyinsa

May 15, 2022
Buhari zai taimaka wa Sudan ta Kudu a yaƙi da ‘yan bindiga
Hausa News

Buhari zai taimaka wa Sudan ta Kudu a yaƙi da ‘yan bindiga

May 13, 2022
An Ƙaddamar da Shirin Ƙwararrun Matasan Kasuwanci Mai Taken” Youth of Enterprise (YOE) Internship Programme Launch” Duba Yadda Zaku Cike
Hausa News

An Ƙaddamar da Shirin Ƙwararrun Matasan Kasuwanci Mai Taken” Youth of Enterprise (YOE) Internship Programme Launch” Duba Yadda Zaku Cike

May 13, 2022
Lamunin Kuɗi Na NYIF, Ma’aikatar ta Bukaci Masu Neman Rancen NYIF Dasu Hanzarta Cike Sakonda Bankunan Bada Rance Suka Tura Masu
Hausa News

Lamunin Kuɗi Na NYIF, Ma’aikatar ta Bukaci Masu Neman Rancen NYIF Dasu Hanzarta Cike Sakonda Bankunan Bada Rance Suka Tura Masu

May 13, 2022
Next Post
Yakamata Matasan Nigeria ku rage son kudi -President Buhari

BREAKING: Buhari fires 2 ministers

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

POPULAR NEWS

Apply: Gwamnatin Tarayya Ta Sake Buɗe Shafin Cike Tallafi Mai Taken”Presidential youth Empowerment Scheme (P-YES)”

Apply: Gwamnatin Tarayya Ta Sake Buɗe Shafin Cike Tallafi Mai Taken”Presidential youth Empowerment Scheme (P-YES)”

April 1, 2022
Apply: Kamfanin Cemen Na BUA Zai Bawa Graduates Horo Na Musamman Domin Tallafawa Rayuwarsu

Apply: Kamfanin Cemen Na BUA Zai Bawa Graduates Horo Na Musamman Domin Tallafawa Rayuwarsu

December 24, 2021
An Fara Approve Na Sabon Tsarin Rancen Kuɗi Marar Ruwa Wato “Tcf Covid19 Non Interest Loan.

Tallafin Covid-19 in kaga an turo maka wannan sakon to kana cikin wadanda za’a biya

September 22, 2021
Yadda Sojoji Suka Ragargaji Turji Da Yaransa A Sakkwato

Yadda Sojoji Suka Ragargaji Turji Da Yaransa A Sakkwato

December 17, 2021
Yadda Zakayi Rijistar Kasuwancinka Da Hukumar Kula Da Kasuwanci Ta Kasa (CAC).

Yadda Zakayi Rijistar Kasuwancinka Da Hukumar Kula Da Kasuwanci Ta Kasa (CAC).

February 28, 2022

EDITOR'S PICK

Kebbi deputy governor escapes death as bandits ‘kill 19 security agents’

Kebbi deputy governor escapes death as bandits ‘kill 19 security agents’

March 9, 2022

Here’s Every Accessory in Virgil Abloh’s Debut Louis Vuitton Collection

July 11, 2021
ApplyGidan Jaridar Aminiya Zata Dauki Ma’aikata

Apply: Gidan Jaridar Aminiya Zata Dauki Ma’aikata

November 30, 2021
An yi jana’izar mutane 12 da ‘yan bindiga suka kashe a Duba, Batsari.

An yi jana’izar mutane 12 da ‘yan bindiga suka kashe a Duba, Batsari.

August 23, 2021
Opportunities Hub Hausa

OHUB HQ, No, 6 Nun Street, Off Danube Crescent, Maitama, Abuja.

OHUB Eco-System

  • OHUB SMEs Market
  • OHUB Jobs Portal

Follow Us

No Result
View All Result
  • Homepages
    • Home Page 1
    • Home Page 2
  • News
  • Politics
  • National
  • Business
  • World
  • Entertainment
  • Fashion
  • Food
  • Health
  • Lifestyle
  • Opinion
  • Science
  • Tech
  • Travel

OHUB HQ, No, 6 Nun Street, Off Danube Crescent, Maitama, Abuja.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Create New Account!

Fill the forms below to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
%d bloggers like this: