• About
  • Contcat Us
Friday, June 24, 2022
Opportunities Hub Hausa
No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Scholarships
  • Home
  • Scholarships
No Result
View All Result
Morning News
No Result
View All Result
Home Hausa News

Gwamnati Ta Rufe Layukan Sadarwa A Zamfara

admin by admin
September 3, 2021
in Hausa News
0
Zamfara Bandits Abduct 73 GDSS Students in Maradun, Governor’s Hometown
0
SHARES
10
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar Sadarwa ta Kasa (NCC) ta ba da umarnin rufe layukan sadarwan daukacin kamfanonin waya a Jihar Zamfara.

Umarnin rufe layukan sadarwan ya fara aiki ne ranar Juma’a a wani mataki na ba wa hukumomin tsaro damar gudanar da aikinsu a Jihar Zamfara da matsalar ayyukan ’yan bindiga ta yi kamari.

READ ALSO

Npower ta fitar da sabbin ka’idodi domin zabar ‘yan zango na biyu 2 da kuma tantance su

N-Power ta fara tantance wadanda suka sami aikin ‘yan rukunin C kashi na biyu gaba da gaba

Sanarwar da NCC ta fitar a ranar Juma’a ta ce, “Ci gaban matsalar tsaro a Jihar Zamfara ta ya sa ya zama wajibi a rufe layukan sadarwa gaba daya a fadin jihar daga yau Juma’a, 3 ga Satumba,

“Hakan zai ba wa hukumomin tsaron da suka dace damar yin abin da ya dace domin dawo da tsaro a jihar.

“Saboda haka ake umartar Globacom ya rufe duk cibiyoyin sadarwa a fadin jihar da wadanda ke jihohi masu makwabtaka da ita da za a iya amfani da su a cikin jihar.”

Sanarwar ta kara da cewa za a rufe layukan sadarwan ne na mako biyu a karon farko.

Share this:

  • Twitter
  • Facebook
  • LinkedIn
  • Telegram
  • WhatsApp

Like this:

Like Loading...
Tags: Hausa News

Related Posts

N-Power ta fara tantance wadanda suka sami aikin ‘yan rukunin C kashi na biyu gaba da gaba
Hausa News

Npower ta fitar da sabbin ka’idodi domin zabar ‘yan zango na biyu 2 da kuma tantance su

June 14, 2022
N-Power ta fara tantance wadanda suka sami aikin ‘yan rukunin C kashi na biyu gaba da gaba
Hausa News

N-Power ta fara tantance wadanda suka sami aikin ‘yan rukunin C kashi na biyu gaba da gaba

June 12, 2022
Abin kunya ne ga dalibi ya kasa tara akalla N500,000 lokacin nan na yajin aikin ASUU, Malami
Hausa News

Abin kunya ne ga dalibi ya kasa tara akalla N500,000 lokacin nan na yajin aikin ASUU, Malami

June 11, 2022
Nan da makwanni kadan za a kammala aikin tura wadanda zasuci gajiyar shirin Npower Batch C2 – Sadiya Umar Farouk
Hausa News

Nan da makwanni kadan za a kammala aikin tura wadanda zasuci gajiyar shirin Npower Batch C2 – Sadiya Umar Farouk

June 9, 2022
Ganduje ya sauya sunan KUST Wudil zuwa Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Dangote
Hausa News

Ganduje ya sauya sunan KUST Wudil zuwa Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Dangote

May 29, 2022
Ana Dab Da Fara Kurɓar DATA Kyauta A Najeriya – NCC
Hausa News

Ana Dab Da Fara Kurɓar DATA Kyauta A Najeriya – NCC

May 29, 2022
Next Post
Za’a kamo Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa A Dalilin Shirin Tambaya Mabudin Ilimi.

Za’a kamo Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa A Dalilin Shirin Tambaya Mabudin Ilimi.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

POPULAR NEWS

Apply: Gwamnatin Tarayya Ta Sake Buɗe Shafin Cike Tallafi Mai Taken”Presidential youth Empowerment Scheme (P-YES)”

Apply: Gwamnatin Tarayya Ta Sake Buɗe Shafin Cike Tallafi Mai Taken”Presidential youth Empowerment Scheme (P-YES)”

April 1, 2022
Apply: Kamfanin Cemen Na BUA Zai Bawa Graduates Horo Na Musamman Domin Tallafawa Rayuwarsu

Apply: Kamfanin Cemen Na BUA Zai Bawa Graduates Horo Na Musamman Domin Tallafawa Rayuwarsu

December 24, 2021
An Fara Approve Na Sabon Tsarin Rancen Kuɗi Marar Ruwa Wato “Tcf Covid19 Non Interest Loan.

Tallafin Covid-19 in kaga an turo maka wannan sakon to kana cikin wadanda za’a biya

September 22, 2021
Yadda Sojoji Suka Ragargaji Turji Da Yaransa A Sakkwato

Yadda Sojoji Suka Ragargaji Turji Da Yaransa A Sakkwato

December 17, 2021
Yadda Zakayi Rijistar Kasuwancinka Da Hukumar Kula Da Kasuwanci Ta Kasa (CAC).

Yadda Zakayi Rijistar Kasuwancinka Da Hukumar Kula Da Kasuwanci Ta Kasa (CAC).

February 28, 2022

EDITOR'S PICK

Apply: Startup Istanbul Acceleration Program (Siap) Zasu Horar da Masu Sana’oi A Nigeria.

Apply: Startup Istanbul Acceleration Program (Siap) Zasu Horar da Masu Sana’oi A Nigeria.

September 3, 2021
Prices of bread, biscuits, others to increase by 30 percent – Bakers

Prices of bread, biscuits, others to increase by 30 percent – Bakers

May 26, 2021
Tallafin Karatu ga masu son PHD Daga Bankin, Ci Gaban Addinin Musulunci.

Tallafin Karatu ga masu son PHD Daga Bankin, Ci Gaban Addinin Musulunci.

November 6, 2020
ortom

2023: Ancestors seeking to be president – Ortom mocks APC

March 29, 2022
Opportunities Hub Hausa

OHUB HQ, No, 6 Nun Street, Off Danube Crescent, Maitama, Abuja.

OHUB Eco-System

  • OHUB SMEs Market
  • OHUB Jobs Portal

Follow Us

No Result
View All Result
  • Homepages
    • Home Page 1
    • Home Page 2
  • News
  • Politics
  • National
  • Business
  • World
  • Entertainment
  • Fashion
  • Food
  • Health
  • Lifestyle
  • Opinion
  • Science
  • Tech
  • Travel

OHUB HQ, No, 6 Nun Street, Off Danube Crescent, Maitama, Abuja.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Create New Account!

Fill the forms below to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
%d bloggers like this: