• About
  • Contcat Us
Friday, June 24, 2022
Opportunities Hub Hausa
No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Scholarships
  • Home
  • Scholarships
No Result
View All Result
Morning News
No Result
View All Result
Home hausa

Ba zan baka bashi ba har sai ka bude iyakokin Najeriya – Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron ya fadawa shugaba Buhari.

admin by admin
October 1, 2021
in hausa
0
Ba zan baka bashi ba har sai ka bude iyakokin Najeriya – Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron ya fadawa shugaba Buhari.
0
SHARES
368
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron ya ce ba zai bawa Najeriya rancen kudin da suke nema a wajen su ba matukar Shugaba Buhari bai bude iyakokin Najeriya ba.

Emmanuel Macron ya yanke wannan hukuncin ne ‘yan kwanaki kadan bayan ganawar sa da Shugaba Buhari a taron Majalisar Dinkin Duniya Na 76 da aka gudanar a can birnin New York dake kasar Amurka.

READ ALSO

Yanzu yanzu mun samu labarin cewa Ranar litinin 16 /5/2022shekarau zai tabbatar da komawar sa jam.iyar NNPP

Governor Tambuwal looted N189 billion in six years: EFCC

Emmanuel Macron ya ce bawa Najeriya rancen kudi kamar yadda suka nema bai da wani amfani, kuma ba zai amfanar da sauran kasashen da suke Makwabtaka da kasar ta Najeriya ba, duba ga yadda rufe iyakokin kasar ya haifarwa kasashen da suke makwabtaka da kasar karayar tattalin arziki.

Don haka Shugaban kasar ya ce matukar Gwamnatin Najeriya na son a basu bashin wasu kudade to dole ne yazamana sun bude iyakokin kasar Wanda hakan ne zai tabbatar bashin zai amfanar da kasashen da ke da makwabtaka da Najeriya Wanda akasarin su renon faransa ne.

Fassara: Daga Kabiru Ado Muhd na jaridarmikiya.com

Share this:

  • Twitter
  • Facebook
  • LinkedIn
  • Telegram
  • WhatsApp

Like this:

Like Loading...
Tags: Hausa

Related Posts

Yanzu yanzu mun samu labarin cewa Ranar litinin 16 /5/2022shekarau zai tabbatar da komawar sa jam.iyar NNPP
hausa

Yanzu yanzu mun samu labarin cewa Ranar litinin 16 /5/2022shekarau zai tabbatar da komawar sa jam.iyar NNPP

May 15, 2022
Tambawual
hausa

Governor Tambuwal looted N189 billion in six years: EFCC

April 2, 2022
Ramadan
hausa

Ramadan: Yin Azumi A Kai A Kai Na Maganin Ciwon Suga – Likita

April 1, 2022
Ramadan is winding down
hausa

What You Need To Know About Ramada

April 1, 2022
Ramadan
hausa

Ramadan: Buni offers food support to 25,000 households, IDPs in Yobe

April 1, 2022
Gunmen Storm Palace, Kidnap Abuja Monarch, Three Others
hausa

Gunmen Storm Palace, Kidnap Abuja Monarch, Three Others

March 31, 2022
Next Post
Gwamnatin Najeriya Zata Samarwa Matasa 20,000 Masu Digiri Aiki Mai Tsoka, Da Za’a Dinga Biyansu Kamar Yadda Ake Biyan Ma’aikata Masu Digiri.

Gwamnatin Najeriya Zata Samarwa Matasa 20,000 Masu Digiri Aiki Mai Tsoka, Da Za'a Dinga Biyansu Kamar Yadda Ake Biyan Ma'aikata Masu Digiri.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

POPULAR NEWS

Apply: Gwamnatin Tarayya Ta Sake Buɗe Shafin Cike Tallafi Mai Taken”Presidential youth Empowerment Scheme (P-YES)”

Apply: Gwamnatin Tarayya Ta Sake Buɗe Shafin Cike Tallafi Mai Taken”Presidential youth Empowerment Scheme (P-YES)”

April 1, 2022
Apply: Kamfanin Cemen Na BUA Zai Bawa Graduates Horo Na Musamman Domin Tallafawa Rayuwarsu

Apply: Kamfanin Cemen Na BUA Zai Bawa Graduates Horo Na Musamman Domin Tallafawa Rayuwarsu

December 24, 2021
An Fara Approve Na Sabon Tsarin Rancen Kuɗi Marar Ruwa Wato “Tcf Covid19 Non Interest Loan.

Tallafin Covid-19 in kaga an turo maka wannan sakon to kana cikin wadanda za’a biya

September 22, 2021
Yadda Sojoji Suka Ragargaji Turji Da Yaransa A Sakkwato

Yadda Sojoji Suka Ragargaji Turji Da Yaransa A Sakkwato

December 17, 2021
Yadda Zakayi Rijistar Kasuwancinka Da Hukumar Kula Da Kasuwanci Ta Kasa (CAC).

Yadda Zakayi Rijistar Kasuwancinka Da Hukumar Kula Da Kasuwanci Ta Kasa (CAC).

February 28, 2022

EDITOR'S PICK

Apply for Community HTS Assistant at AIDS Healthcare Foundation (AHF) Nigeria.

Apply for Community HTS Assistant at AIDS Healthcare Foundation (AHF) Nigeria.

July 29, 2021
APC founding fathers with Mr. President

2023: Buhari, Tinubu, APC founding members meet in Abuja

March 25, 2022
Apply for Recent Career Opportunity for an IT Operations Assistant at United Nations World Food Programme,  Maiduguri, Borno.

Apply for Recent Career Opportunity for an IT Operations Assistant at United Nations World Food Programme, Maiduguri, Borno.

August 11, 2021
Hanya mafi sauƙi da za ku bi wajen cike tsarin bada tallafin kuɗi na TraderMoney

Hanya mafi sauƙi da za ku bi wajen cike tsarin bada tallafin kuɗi na TraderMoney

November 10, 2021
Opportunities Hub Hausa

OHUB HQ, No, 6 Nun Street, Off Danube Crescent, Maitama, Abuja.

OHUB Eco-System

  • OHUB SMEs Market
  • OHUB Jobs Portal

Follow Us

No Result
View All Result
  • Homepages
    • Home Page 1
    • Home Page 2
  • News
  • Politics
  • National
  • Business
  • World
  • Entertainment
  • Fashion
  • Food
  • Health
  • Lifestyle
  • Opinion
  • Science
  • Tech
  • Travel

OHUB HQ, No, 6 Nun Street, Off Danube Crescent, Maitama, Abuja.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Create New Account!

Fill the forms below to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
%d bloggers like this: