• About
  • Contcat Us
Sunday, May 22, 2022
Opportunities Hub Hausa
No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Scholarships
  • Home
  • Scholarships
No Result
View All Result
Morning News
No Result
View All Result
Home Hausa News

‘Yan bindiga sun sace malamai da ‘ya’yansu a Jami’ar Abuja

admin by admin
November 2, 2021
in Hausa News
0
‘Yan bindiga sun sace malamai da ‘ya’yansu a Jami’ar Abuja
0
SHARES
29
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

READ ALSO

Babu ranar janye yajin aikin ƙungiyar ASUU’

Ganduje ya ƙwato ɗan majalisa da Ciyaman da ga hannun NNPP

Rahotanni daga Najeriya na cewa wasu ‘yan bindiga dauke da manyan makamai sun kai hari a Jami’ar Abuja, babban birnin kasar.

Wasu mazauna Jami’ar da ba sa so mu ambaci sunayensu sun tabbatar wa BBC Hausa cewa ‘yan bindigar sun kutsa kai rukunin gidajen Jami’ar da ke Gwagwalada da misalin karfe daya na daren yau.

A cewar wani malami, an sace malamai guda uku da ‘ya’yansu biyu da kuma wani ma’aikacin Jami’ar.

Bayanai sun nuna cewa ‘yan bindigar sun ci karfin masu gadin Jami’ar sannan suka kutsa kai gidajen malamain suka sace su.

Kawo yanzu hukumomi ba su ce komai a kan batun ba.

Source: BBC Hausa

Share this:

  • Twitter
  • Facebook
  • LinkedIn
  • Telegram
  • WhatsApp

Like this:

Like Loading...

Related Posts

Babu ranar janye yajin aikin ƙungiyar ASUU’
Hausa News

Babu ranar janye yajin aikin ƙungiyar ASUU’

May 16, 2022
Ganduje ya ƙwato ɗan majalisa da Ciyaman da ga hannun NNPP
Hausa News

Ganduje ya ƙwato ɗan majalisa da Ciyaman da ga hannun NNPP

May 16, 2022
LABARAIAbduljabbar ya kori lauyoyinsa
Hausa News

LABARAIAbduljabbar ya kori lauyoyinsa

May 15, 2022
Buhari zai taimaka wa Sudan ta Kudu a yaƙi da ‘yan bindiga
Hausa News

Buhari zai taimaka wa Sudan ta Kudu a yaƙi da ‘yan bindiga

May 13, 2022
An Ƙaddamar da Shirin Ƙwararrun Matasan Kasuwanci Mai Taken” Youth of Enterprise (YOE) Internship Programme Launch” Duba Yadda Zaku Cike
Hausa News

An Ƙaddamar da Shirin Ƙwararrun Matasan Kasuwanci Mai Taken” Youth of Enterprise (YOE) Internship Programme Launch” Duba Yadda Zaku Cike

May 13, 2022
Lamunin Kuɗi Na NYIF, Ma’aikatar ta Bukaci Masu Neman Rancen NYIF Dasu Hanzarta Cike Sakonda Bankunan Bada Rance Suka Tura Masu
Hausa News

Lamunin Kuɗi Na NYIF, Ma’aikatar ta Bukaci Masu Neman Rancen NYIF Dasu Hanzarta Cike Sakonda Bankunan Bada Rance Suka Tura Masu

May 13, 2022
Next Post
‘Yan bindiga sun kashe wani babban limamin masallacin Juma’a a Katsina

'Yan bindiga sun kashe wani babban limamin masallacin Juma'a a Katsina

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

POPULAR NEWS

Apply: Gwamnatin Tarayya Ta Sake Buɗe Shafin Cike Tallafi Mai Taken”Presidential youth Empowerment Scheme (P-YES)”

Apply: Gwamnatin Tarayya Ta Sake Buɗe Shafin Cike Tallafi Mai Taken”Presidential youth Empowerment Scheme (P-YES)”

April 1, 2022
Apply: Kamfanin Cemen Na BUA Zai Bawa Graduates Horo Na Musamman Domin Tallafawa Rayuwarsu

Apply: Kamfanin Cemen Na BUA Zai Bawa Graduates Horo Na Musamman Domin Tallafawa Rayuwarsu

December 24, 2021
An Fara Approve Na Sabon Tsarin Rancen Kuɗi Marar Ruwa Wato “Tcf Covid19 Non Interest Loan.

Tallafin Covid-19 in kaga an turo maka wannan sakon to kana cikin wadanda za’a biya

September 22, 2021
Yadda Sojoji Suka Ragargaji Turji Da Yaransa A Sakkwato

Yadda Sojoji Suka Ragargaji Turji Da Yaransa A Sakkwato

December 17, 2021
Yadda Zakayi Rijistar Kasuwancinka Da Hukumar Kula Da Kasuwanci Ta Kasa (CAC).

Yadda Zakayi Rijistar Kasuwancinka Da Hukumar Kula Da Kasuwanci Ta Kasa (CAC).

February 28, 2022

EDITOR'S PICK

Classic green juice that can help your skin heal more quickly

July 24, 2021
CBN COVID-19 Loan: CBN to Begin Second Batch Disbursement (Take note of the following)

CBN COVID-19 Loan: CBN to Begin Second Batch Disbursement (Take note of the following)

August 10, 2021
Ƴan Najeriya sun yi tir da yadda ɗan majalisan da ya maida mutanen sa kamar kaji, yana watsa musu kudi suna warwaso

Ƴan Najeriya sun yi tir da yadda ɗan majalisan da ya maida mutanen sa kamar kaji, yana watsa musu kudi suna warwaso

August 1, 2021

Indonesian Coffees Recognized in French Gourmet Competition

July 16, 2021
Opportunities Hub Hausa

OHUB HQ, No, 6 Nun Street, Off Danube Crescent, Maitama, Abuja.

OHUB Eco-System

  • OHUB SMEs Market
  • OHUB Jobs Portal

Follow Us

No Result
View All Result
  • Homepages
    • Home Page 1
    • Home Page 2
  • News
  • Politics
  • National
  • Business
  • World
  • Entertainment
  • Fashion
  • Food
  • Health
  • Lifestyle
  • Opinion
  • Science
  • Tech
  • Travel

OHUB HQ, No, 6 Nun Street, Off Danube Crescent, Maitama, Abuja.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Create New Account!

Fill the forms below to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
%d bloggers like this: