• About
  • Contcat Us
Friday, June 24, 2022
Opportunities Hub Hausa
No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Scholarships
  • Home
  • Scholarships
No Result
View All Result
Morning News
No Result
View All Result
Home Hausa News

Buhari zai tafi Turkiyya yau Alhamis

admin by admin
December 16, 2021
in Hausa News
0
Buhari zai tafi Turkiyya yau Alhamis
0
SHARES
33
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari zai tafi Istanbul babban birnin Turkiyya domin halartar taron ƙawancen Turkiyya da Afrika na uku wanda Shugaban Turkiyya Recep Tayyip Erdogan ya shirya.

A wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban Najeriya Malam Garba Shehu ya fitar, za a mayar da hankali ne wajen ƙara yauƙaƙa haɗin kai tsakanin ƙasashen Afrika da Turkiyya a wajen taron.

READ ALSO

Npower ta fitar da sabbin ka’idodi domin zabar ‘yan zango na biyu 2 da kuma tantance su

N-Power ta fara tantance wadanda suka sami aikin ‘yan rukunin C kashi na biyu gaba da gaba

Cikin waɗanda za su raka shugaban zuwa Turkiyya har da uwargidansa Aisha Buhari da kuma ministan harkokin wajen Najeriya Geoffrey Onyeama da ministan tsaro Manjo Janar Bashir Magashi mai ritaya.

Haka kuma akwai ministan Abuja Mohammed Bello da ministan lafiya Osagie Ehanire da ministan noma Mohammed Abubakar da ministan masana’antu da cinikayya Adeniyi Adebayo da kuma babban mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro Babagana Monguno.

Hakazalika akwai kuma shugaban hukumar tattara bayanan sirri ta Najeriya Ambassador Ahmed Rufai Abubakar.

BBC

Share this:

  • Twitter
  • Facebook
  • LinkedIn
  • Telegram
  • WhatsApp

Like this:

Like Loading...
Tags: Hausa News

Related Posts

N-Power ta fara tantance wadanda suka sami aikin ‘yan rukunin C kashi na biyu gaba da gaba
Hausa News

Npower ta fitar da sabbin ka’idodi domin zabar ‘yan zango na biyu 2 da kuma tantance su

June 14, 2022
N-Power ta fara tantance wadanda suka sami aikin ‘yan rukunin C kashi na biyu gaba da gaba
Hausa News

N-Power ta fara tantance wadanda suka sami aikin ‘yan rukunin C kashi na biyu gaba da gaba

June 12, 2022
Abin kunya ne ga dalibi ya kasa tara akalla N500,000 lokacin nan na yajin aikin ASUU, Malami
Hausa News

Abin kunya ne ga dalibi ya kasa tara akalla N500,000 lokacin nan na yajin aikin ASUU, Malami

June 11, 2022
Nan da makwanni kadan za a kammala aikin tura wadanda zasuci gajiyar shirin Npower Batch C2 – Sadiya Umar Farouk
Hausa News

Nan da makwanni kadan za a kammala aikin tura wadanda zasuci gajiyar shirin Npower Batch C2 – Sadiya Umar Farouk

June 9, 2022
Ganduje ya sauya sunan KUST Wudil zuwa Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Dangote
Hausa News

Ganduje ya sauya sunan KUST Wudil zuwa Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Dangote

May 29, 2022
Ana Dab Da Fara Kurɓar DATA Kyauta A Najeriya – NCC
Hausa News

Ana Dab Da Fara Kurɓar DATA Kyauta A Najeriya – NCC

May 29, 2022
Next Post
Yadda Sojoji Suka Ragargaji Turji Da Yaransa A Sakkwato

Yadda Sojoji Suka Ragargaji Turji Da Yaransa A Sakkwato

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

POPULAR NEWS

Apply: Gwamnatin Tarayya Ta Sake Buɗe Shafin Cike Tallafi Mai Taken”Presidential youth Empowerment Scheme (P-YES)”

Apply: Gwamnatin Tarayya Ta Sake Buɗe Shafin Cike Tallafi Mai Taken”Presidential youth Empowerment Scheme (P-YES)”

April 1, 2022
Apply: Kamfanin Cemen Na BUA Zai Bawa Graduates Horo Na Musamman Domin Tallafawa Rayuwarsu

Apply: Kamfanin Cemen Na BUA Zai Bawa Graduates Horo Na Musamman Domin Tallafawa Rayuwarsu

December 24, 2021
An Fara Approve Na Sabon Tsarin Rancen Kuɗi Marar Ruwa Wato “Tcf Covid19 Non Interest Loan.

Tallafin Covid-19 in kaga an turo maka wannan sakon to kana cikin wadanda za’a biya

September 22, 2021
Yadda Sojoji Suka Ragargaji Turji Da Yaransa A Sakkwato

Yadda Sojoji Suka Ragargaji Turji Da Yaransa A Sakkwato

December 17, 2021
Yadda Zakayi Rijistar Kasuwancinka Da Hukumar Kula Da Kasuwanci Ta Kasa (CAC).

Yadda Zakayi Rijistar Kasuwancinka Da Hukumar Kula Da Kasuwanci Ta Kasa (CAC).

February 28, 2022

EDITOR'S PICK

Recommended Evening Workouts If You’re Not A Morning Person

August 6, 2021
Tallafin Karatu a Kasar Rasha – Daga Ofishin Jakadancin Tarayyar Rasha a Najeriya.

Tallafin Karatu a Kasar Rasha – Daga Ofishin Jakadancin Tarayyar Rasha a Najeriya.

November 20, 2020
Tun farko Jihar Kano mallakin Kirista ce -cewar Aisha Yusufu.

Tun farko Jihar Kano mallakin Kirista ce -cewar Aisha Yusufu.

July 22, 2021
Yadda Zaka Magance Matsalar Da Ake Fuskanta A AGSMEIS LOAN SCHEME Program.

Yadda Zaka Magance Matsalar Da Ake Fuskanta A AGSMEIS LOAN SCHEME Program.

June 17, 2021
Opportunities Hub Hausa

OHUB HQ, No, 6 Nun Street, Off Danube Crescent, Maitama, Abuja.

OHUB Eco-System

  • OHUB SMEs Market
  • OHUB Jobs Portal

Follow Us

No Result
View All Result
  • Homepages
    • Home Page 1
    • Home Page 2
  • News
  • Politics
  • National
  • Business
  • World
  • Entertainment
  • Fashion
  • Food
  • Health
  • Lifestyle
  • Opinion
  • Science
  • Tech
  • Travel

OHUB HQ, No, 6 Nun Street, Off Danube Crescent, Maitama, Abuja.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Create New Account!

Fill the forms below to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
%d bloggers like this: