• About
  • Contcat Us
Monday, May 16, 2022
Opportunities Hub Hausa
No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Scholarships
  • Home
  • Scholarships
No Result
View All Result
Morning News
No Result
View All Result
Home Hausa News

Shekarau ya sansanta da Ganduje

admin by admin
May 6, 2022
in Hausa News
0
Shekarau ya sansanta da Ganduje
0
SHARES
50
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya sansanta da Gwamna mai ci, Dakta Abdullahi Ganduje, kamar yadda Daily Nigerian Hausa ta gano.

Idan za a iya tuna wa, APC ta dare gida biyu a Kano tun bayan zaɓen shugabannin jam’iya na jiha, inda Shekarau ya jagoranci ɓangare ɗaya, ya kuma tsayar da Amadu Haruna Zago a matsayin shugaban jami’ya, shi kuma Abdullahi Abbas, a matsayin shugaban jam’iyar na tsagin Ganduje.

READ ALSO

Babu ranar janye yajin aikin ƙungiyar ASUU’

Ganduje ya ƙwato ɗan majalisa da Ciyaman da ga hannun NNPP

Haka a ka ci gaba da tafiya har ta kai ga ɓangarorin sun dangana ga kotun ƙoli, inda yanzu a ke jira ta yanke hukunci.

Sai dai kuma a bisa bayanan da wannan jarida ta samu, tuni dai Shekarau ya zagaye ya sasanta da Ganduje, kuma har yanki fom ɗin sake tsaya wa takarar Sanata, bayan an daddale da shi cewa za a dawo masa da takarar sa

Wannan jaridar ta jiyo cewa Shekarau da Ganduje sun raba dare a ranar Litinin, har zuwa awannin farko na Talata su na wata ganawar sirri domin sulhunta wa, inda daga ƙarshe dai a ka yarda cewa Shekarau zai koma kujerarsa ta Sanata.

Haka zalika an jiyo cewa sansanta war ta biyo bayan kiran da Shugaban APC na Ƙasa, Sanata Abdullahi Adamu ya yi na cewa a sansata da duk wani tsohon Gwamna da ke Majalisar Dattawa a kuma sake bashi takara a 2023.

Daily Nigerian Hausa ta jiyo cewa a yau Juma’a ne kuma Shekarau da Ganduje za su rankaya zuwa Abuja domin gana wa da Shugaban na APC na Ƙasa domin sake ƙarfafa sulhun da a ka yi tsakanin shugabannin biyu.

Tuni dai wannan lamari ya harziƙa magoya bayan G-7, har ya haifar da cecekuce, musamman tsakanin ɓangaren Sanatan Kano ta Arewa, Barau Jibrin da kuma na Shekarau ɗin.

Sai dai kuma Kakakin Shekarau, Sule Ya’u Sule, ya musanta batun cewa tsohon gwamnan ya bar ɓangaren G-7.

Ya shaida wa jaridar Daily Trust cewa har yanzu Shekarau shi ne shugaban G-7, inda ya ƙara da cewa har yanzu ɓangaren na tafiya tare kuma duk wani mataki a na ɗauka ne tare.

Sule ya ƙara da cewa fom ɗin da Shekarau ya siya ba wai yana nufin ya bar ɓangaren bane, inda ya ce sauran masu ra’ayin takara ma a G-7 duk sun sayi fom domin lokacin da a ka sanya da farko za a rufe sayar da fom ɗin yau ne Juma’a, kafin daga bisani jam’iyar ta ƙara kwanakin rufe sayar da fom ɗin.

Share this:

  • Twitter
  • Facebook
  • LinkedIn
  • Telegram
  • WhatsApp

Like this:

Like Loading...
Tags: Hausa News

Related Posts

Babu ranar janye yajin aikin ƙungiyar ASUU’
Hausa News

Babu ranar janye yajin aikin ƙungiyar ASUU’

May 16, 2022
Ganduje ya ƙwato ɗan majalisa da Ciyaman da ga hannun NNPP
Hausa News

Ganduje ya ƙwato ɗan majalisa da Ciyaman da ga hannun NNPP

May 16, 2022
LABARAIAbduljabbar ya kori lauyoyinsa
Hausa News

LABARAIAbduljabbar ya kori lauyoyinsa

May 15, 2022
Buhari zai taimaka wa Sudan ta Kudu a yaƙi da ‘yan bindiga
Hausa News

Buhari zai taimaka wa Sudan ta Kudu a yaƙi da ‘yan bindiga

May 13, 2022
An Ƙaddamar da Shirin Ƙwararrun Matasan Kasuwanci Mai Taken” Youth of Enterprise (YOE) Internship Programme Launch” Duba Yadda Zaku Cike
Hausa News

An Ƙaddamar da Shirin Ƙwararrun Matasan Kasuwanci Mai Taken” Youth of Enterprise (YOE) Internship Programme Launch” Duba Yadda Zaku Cike

May 13, 2022
Lamunin Kuɗi Na NYIF, Ma’aikatar ta Bukaci Masu Neman Rancen NYIF Dasu Hanzarta Cike Sakonda Bankunan Bada Rance Suka Tura Masu
Hausa News

Lamunin Kuɗi Na NYIF, Ma’aikatar ta Bukaci Masu Neman Rancen NYIF Dasu Hanzarta Cike Sakonda Bankunan Bada Rance Suka Tura Masu

May 13, 2022
Next Post
Matan shugabannin jami’o’i na shirin tafiya Turkey yayin da ASUU ke tsaka da yajin aiki

Matan shugabannin jami'o'i na shirin tafiya Turkey yayin da ASUU ke tsaka da yajin aiki

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

POPULAR NEWS

Apply: Gwamnatin Tarayya Ta Sake Buɗe Shafin Cike Tallafi Mai Taken”Presidential youth Empowerment Scheme (P-YES)”

Apply: Gwamnatin Tarayya Ta Sake Buɗe Shafin Cike Tallafi Mai Taken”Presidential youth Empowerment Scheme (P-YES)”

April 1, 2022
Apply: Kamfanin Cemen Na BUA Zai Bawa Graduates Horo Na Musamman Domin Tallafawa Rayuwarsu

Apply: Kamfanin Cemen Na BUA Zai Bawa Graduates Horo Na Musamman Domin Tallafawa Rayuwarsu

December 24, 2021
An Fara Approve Na Sabon Tsarin Rancen Kuɗi Marar Ruwa Wato “Tcf Covid19 Non Interest Loan.

Tallafin Covid-19 in kaga an turo maka wannan sakon to kana cikin wadanda za’a biya

September 22, 2021
Yadda Sojoji Suka Ragargaji Turji Da Yaransa A Sakkwato

Yadda Sojoji Suka Ragargaji Turji Da Yaransa A Sakkwato

December 17, 2021
Yadda Zakayi Rijistar Kasuwancinka Da Hukumar Kula Da Kasuwanci Ta Kasa (CAC).

Yadda Zakayi Rijistar Kasuwancinka Da Hukumar Kula Da Kasuwanci Ta Kasa (CAC).

February 28, 2022

EDITOR'S PICK

Apply: Federal Government Begins Cash Transfer To 200,000 Nigerians.

Apply: Federal Government Begins Cash Transfer To 200,000 Nigerians.

August 3, 2021

Palembang to inaugurate quake-proof bridge next month

August 21, 2021
Mun kashe Bilyan 152bn domin Samar da fasahar zamani a shekara 2021 -Cewar Pantami.

Mun kashe Bilyan 152bn domin Samar da fasahar zamani a shekara 2021 -Cewar Pantami.

January 11, 2022
Russia and Ukraine wars

BREAKING: US rebukes Russia’s refusal to rule out nuclear weapons

March 23, 2022
Opportunities Hub Hausa

OHUB HQ, No, 6 Nun Street, Off Danube Crescent, Maitama, Abuja.

OHUB Eco-System

  • OHUB SMEs Market
  • OHUB Jobs Portal

Follow Us

No Result
View All Result
  • Homepages
    • Home Page 1
    • Home Page 2
  • News
  • Politics
  • National
  • Business
  • World
  • Entertainment
  • Fashion
  • Food
  • Health
  • Lifestyle
  • Opinion
  • Science
  • Tech
  • Travel

OHUB HQ, No, 6 Nun Street, Off Danube Crescent, Maitama, Abuja.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Create New Account!

Fill the forms below to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
%d bloggers like this: