• About
  • Contcat Us
Tuesday, May 17, 2022
Opportunities Hub Hausa
No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Scholarships
  • Home
  • Scholarships
No Result
View All Result
Morning News
No Result
View All Result
Home Hausa News

Da ‘dumi ‘dumi: ‘Dan Majalisar tarayya daya 1 tare da ‘yan majalisar Jiha mutunGoma 10 sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso mai kayan marmari.

admin by admin
May 7, 2022
in Hausa News
0
Da ‘dumi ‘dumi: ‘Dan Majalisar tarayya daya 1 tare da ‘yan majalisar Jiha mutunGoma 10 sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso mai kayan marmari.
0
SHARES
1.3k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

READ ALSO

Babu ranar janye yajin aikin ƙungiyar ASUU’

Ganduje ya ƙwato ɗan majalisa da Ciyaman da ga hannun NNPP

Rahotonni daga jihar kano na Cewa A jiya ranar Juma’a 6 ga Mayun da muke ciki ne Mambobin Majalisar dokokin jihar Kano na jami’iyyar PDP 10 suka sauya sheka zuwa jam’iyar NNPP ta kwankwaso mai alamar kayan marmari.

Tinda fari dai mambobin majalisar 9 ne suka fitar da sanarwar ficewa daga jami’iyyar zuwa NNPP.

‘Yan majalisar dokokin na Kano sun mika takardar fitar su ne ga shugaban majalisar Hamisu Ibrahim Chidari.

Sulaiman Yusuf Babangida Dawo-Dawo wai wakiltar Gwale shima ya bi sahun mambobin da suka sanar da ficewarsu.

Jumulla Mambobi 10 da suka sauya shekarar daga PDP zuwa NNPP sun hada da…

1.Rt Hon. Isyaku Ali Danja da ke wakiltar karamar hukumar Gezawa.

2.Hon. Umar Musa Gama mai wakiltar Nassarawa.

  1. Hon Aminu Sa’adu Ungogo daga Ungogo.
  2. Hon Lawan Hussain Chediyar ‘Yan Gurasa Dala.
  3. Hon. Tukur Muhd Fagge.
  4. Hon.Mu’azzam El-Yakub, Dawakin Kudu.

7..Hon. Garba Shehu Fammar Kubiya.

8.. Hon. Abubakar Uba Galadima Bebeji.

  1. Hon Mudassir Ibrahim Zawaciki, Kumbotso.

10- Hon Sulaiman Babangida Dawo-Dawo, Gwale.

Sanarwar hakan na zuwa ne bayan da Daraktan yada labarai na majalisar Uba Abdullahi ya fitar kuma aka rabawa manama labarai a makon daya gabata.

A gefe guda Kuma an Hango Hon Tijjani Abdulqadir Jobe Dan Majalisar tarayya Mai wakiltar Rimin Gado, Tofa da dawakin tofa a gidan Sanata Rabi’u Musa wanda ake Zargin ya Koma jam’iyar NNPP sakamakon Rashin nasarar da suka samu a kotun koli jiya a rikincin da suke da Gwamnan jihar kano kan batun Shugabancin jam’iya.

Jam’iyar NNPP ta kwankwaso na cigaba da samun karbuwa ga jama’a musamman a arewacin nageriya.

Share this:

  • Twitter
  • Facebook
  • LinkedIn
  • Telegram
  • WhatsApp

Like this:

Like Loading...
Tags: Hausa

Related Posts

Babu ranar janye yajin aikin ƙungiyar ASUU’
Hausa News

Babu ranar janye yajin aikin ƙungiyar ASUU’

May 16, 2022
Ganduje ya ƙwato ɗan majalisa da Ciyaman da ga hannun NNPP
Hausa News

Ganduje ya ƙwato ɗan majalisa da Ciyaman da ga hannun NNPP

May 16, 2022
LABARAIAbduljabbar ya kori lauyoyinsa
Hausa News

LABARAIAbduljabbar ya kori lauyoyinsa

May 15, 2022
Buhari zai taimaka wa Sudan ta Kudu a yaƙi da ‘yan bindiga
Hausa News

Buhari zai taimaka wa Sudan ta Kudu a yaƙi da ‘yan bindiga

May 13, 2022
An Ƙaddamar da Shirin Ƙwararrun Matasan Kasuwanci Mai Taken” Youth of Enterprise (YOE) Internship Programme Launch” Duba Yadda Zaku Cike
Hausa News

An Ƙaddamar da Shirin Ƙwararrun Matasan Kasuwanci Mai Taken” Youth of Enterprise (YOE) Internship Programme Launch” Duba Yadda Zaku Cike

May 13, 2022
Lamunin Kuɗi Na NYIF, Ma’aikatar ta Bukaci Masu Neman Rancen NYIF Dasu Hanzarta Cike Sakonda Bankunan Bada Rance Suka Tura Masu
Hausa News

Lamunin Kuɗi Na NYIF, Ma’aikatar ta Bukaci Masu Neman Rancen NYIF Dasu Hanzarta Cike Sakonda Bankunan Bada Rance Suka Tura Masu

May 13, 2022
Next Post
DA ƊUMI-ƊUMI: Ganduje ya tsayar da Gawuna a matsayin ɗan takarar gwamnan Kano a APC

DA ƊUMI-ƊUMI: Ganduje ya tsayar da Gawuna a matsayin ɗan takarar gwamnan Kano a APC

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

POPULAR NEWS

Apply: Gwamnatin Tarayya Ta Sake Buɗe Shafin Cike Tallafi Mai Taken”Presidential youth Empowerment Scheme (P-YES)”

Apply: Gwamnatin Tarayya Ta Sake Buɗe Shafin Cike Tallafi Mai Taken”Presidential youth Empowerment Scheme (P-YES)”

April 1, 2022
Apply: Kamfanin Cemen Na BUA Zai Bawa Graduates Horo Na Musamman Domin Tallafawa Rayuwarsu

Apply: Kamfanin Cemen Na BUA Zai Bawa Graduates Horo Na Musamman Domin Tallafawa Rayuwarsu

December 24, 2021
An Fara Approve Na Sabon Tsarin Rancen Kuɗi Marar Ruwa Wato “Tcf Covid19 Non Interest Loan.

Tallafin Covid-19 in kaga an turo maka wannan sakon to kana cikin wadanda za’a biya

September 22, 2021
Yadda Sojoji Suka Ragargaji Turji Da Yaransa A Sakkwato

Yadda Sojoji Suka Ragargaji Turji Da Yaransa A Sakkwato

December 17, 2021
Yadda Zakayi Rijistar Kasuwancinka Da Hukumar Kula Da Kasuwanci Ta Kasa (CAC).

Yadda Zakayi Rijistar Kasuwancinka Da Hukumar Kula Da Kasuwanci Ta Kasa (CAC).

February 28, 2022

EDITOR'S PICK

Buhari warning EFCC

Apply: Gwamnatin tarayya za ta gwangwaje manoma 98,000 da N5 billion

April 9, 2022
Saboda Zaben 2023 Muka Dakatar Da Cire Tallafin Mai – Minista

Saboda Zaben 2023 Muka Dakatar Da Cire Tallafin Mai – Minista

March 12, 2022
Allah kadai zai iya daukar rayuwa ta: Tinubu ya gana da mukarrabansa

Allah kadai zai iya daukar rayuwa ta: Tinubu ya gana da mukarrabansa

October 11, 2021
Olopoeyan, other PDP stalwarts in Oyo join NNPP

Olopoeyan, other PDP stalwarts in Oyo join NNPP

April 11, 2022
Opportunities Hub Hausa

OHUB HQ, No, 6 Nun Street, Off Danube Crescent, Maitama, Abuja.

OHUB Eco-System

  • OHUB SMEs Market
  • OHUB Jobs Portal

Follow Us

No Result
View All Result
  • Homepages
    • Home Page 1
    • Home Page 2
  • News
  • Politics
  • National
  • Business
  • World
  • Entertainment
  • Fashion
  • Food
  • Health
  • Lifestyle
  • Opinion
  • Science
  • Tech
  • Travel

OHUB HQ, No, 6 Nun Street, Off Danube Crescent, Maitama, Abuja.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Create New Account!

Fill the forms below to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
%d bloggers like this: