• About
  • Contcat Us
Monday, May 16, 2022
Opportunities Hub Hausa
No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Scholarships
  • Home
  • Scholarships
No Result
View All Result
Morning News
No Result
View All Result
Home Hausa News

ASUU ta tsawaita yajin aikin jami’o’in Najeriya da mako 12

admin by admin
May 9, 2022
in Hausa News
0
ASUU ta tsawaita yajin aikin jami’o’in Najeriya da mako 12
0
SHARES
32
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

READ ALSO

Babu ranar janye yajin aikin ƙungiyar ASUU’

Ganduje ya ƙwato ɗan majalisa da Ciyaman da ga hannun NNPP

Shugaban ƙungiyar Emmanuel Asodeke ne ya sanar da tsawaita yajin aikin a wata sanarwa da ASUU ɗin ta fitar, wanda ya ce an ɗauki matakin ne bayan da Kwamitin Zartarwa ya yi wani taron gaggawa a sakatariyar ƙungiyar da ke Jami’ar Abuja.

Mista Asodeke ya ce bayan tattaunawa sosai da gwamnati kan kawo ƙarshen yajin aikin zuwa yanzu ta gano cewa gwamnati ta ƙi ɗaukar haƙƙoƙin da suka ratayu a wuyanta kan batutuwan da ƙungiyar ta bujiro da su a shekarar 2020.

“Hakan ne ya sa muka sake tsawaita yajin aikin da mako 12 domin bai wa gwamnati lokaci don warware matsalolin da suke a ƙasa,” in ji shi.

Ya kuma ƙara da cewa ASUU ba ta ji daɗin yadda kwamitin da gwamnatin tarayya ta naɗa don warware matsalar ya nuna halin ko in kula kan batun ba, ta yadda ko sau ɗaya ba su kira su don ganawa ba.

Za mu ci gaba da kawo muku duk wani ƙarin bayani da muka samu kan wannan labari a nan gaba. Sai ku ci gaba da bibiyar shafin.

Share this:

  • Twitter
  • Facebook
  • LinkedIn
  • Telegram
  • WhatsApp

Like this:

Like Loading...
Tags: Hausa

Related Posts

Babu ranar janye yajin aikin ƙungiyar ASUU’
Hausa News

Babu ranar janye yajin aikin ƙungiyar ASUU’

May 16, 2022
Ganduje ya ƙwato ɗan majalisa da Ciyaman da ga hannun NNPP
Hausa News

Ganduje ya ƙwato ɗan majalisa da Ciyaman da ga hannun NNPP

May 16, 2022
LABARAIAbduljabbar ya kori lauyoyinsa
Hausa News

LABARAIAbduljabbar ya kori lauyoyinsa

May 15, 2022
Buhari zai taimaka wa Sudan ta Kudu a yaƙi da ‘yan bindiga
Hausa News

Buhari zai taimaka wa Sudan ta Kudu a yaƙi da ‘yan bindiga

May 13, 2022
An Ƙaddamar da Shirin Ƙwararrun Matasan Kasuwanci Mai Taken” Youth of Enterprise (YOE) Internship Programme Launch” Duba Yadda Zaku Cike
Hausa News

An Ƙaddamar da Shirin Ƙwararrun Matasan Kasuwanci Mai Taken” Youth of Enterprise (YOE) Internship Programme Launch” Duba Yadda Zaku Cike

May 13, 2022
Lamunin Kuɗi Na NYIF, Ma’aikatar ta Bukaci Masu Neman Rancen NYIF Dasu Hanzarta Cike Sakonda Bankunan Bada Rance Suka Tura Masu
Hausa News

Lamunin Kuɗi Na NYIF, Ma’aikatar ta Bukaci Masu Neman Rancen NYIF Dasu Hanzarta Cike Sakonda Bankunan Bada Rance Suka Tura Masu

May 13, 2022
Next Post
Mass exodus hits Kano APC as Shekarau, Rurum, Kawu Sumaila join NNPP

Mass exodus hits Kano APC as Shekarau, Rurum, Kawu Sumaila join NNPP

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

POPULAR NEWS

Apply: Gwamnatin Tarayya Ta Sake Buɗe Shafin Cike Tallafi Mai Taken”Presidential youth Empowerment Scheme (P-YES)”

Apply: Gwamnatin Tarayya Ta Sake Buɗe Shafin Cike Tallafi Mai Taken”Presidential youth Empowerment Scheme (P-YES)”

April 1, 2022
Apply: Kamfanin Cemen Na BUA Zai Bawa Graduates Horo Na Musamman Domin Tallafawa Rayuwarsu

Apply: Kamfanin Cemen Na BUA Zai Bawa Graduates Horo Na Musamman Domin Tallafawa Rayuwarsu

December 24, 2021
An Fara Approve Na Sabon Tsarin Rancen Kuɗi Marar Ruwa Wato “Tcf Covid19 Non Interest Loan.

Tallafin Covid-19 in kaga an turo maka wannan sakon to kana cikin wadanda za’a biya

September 22, 2021
Yadda Sojoji Suka Ragargaji Turji Da Yaransa A Sakkwato

Yadda Sojoji Suka Ragargaji Turji Da Yaransa A Sakkwato

December 17, 2021
Yadda Zakayi Rijistar Kasuwancinka Da Hukumar Kula Da Kasuwanci Ta Kasa (CAC).

Yadda Zakayi Rijistar Kasuwancinka Da Hukumar Kula Da Kasuwanci Ta Kasa (CAC).

February 28, 2022

EDITOR'S PICK

Ramadan

Ramadan: Buni offers food support to 25,000 households, IDPs in Yobe

April 1, 2022
Apply for Fully Funded Qatar Scholarship Program 2021 (B.sc, M.sc and Ph.D)

Apply for Fully Funded Qatar Scholarship Program 2021 (B.sc, M.sc and Ph.D)

August 2, 2021
Jigawa State College Of Education, Gumel Ta Fara Sayarda Form Na Shiga Makarantar

Jigawa State College Of Education, Gumel Ta Fara Sayarda Form Na Shiga Makarantar

January 12, 2022
An Yi Kwana 30 Ba’a Dauke Wutar Lantarki Ba A Garin Daura

An Yi Kwana 30 Ba’a Dauke Wutar Lantarki Ba A Garin Daura

January 18, 2022
Opportunities Hub Hausa

OHUB HQ, No, 6 Nun Street, Off Danube Crescent, Maitama, Abuja.

OHUB Eco-System

  • OHUB SMEs Market
  • OHUB Jobs Portal

Follow Us

No Result
View All Result
  • Homepages
    • Home Page 1
    • Home Page 2
  • News
  • Politics
  • National
  • Business
  • World
  • Entertainment
  • Fashion
  • Food
  • Health
  • Lifestyle
  • Opinion
  • Science
  • Tech
  • Travel

OHUB HQ, No, 6 Nun Street, Off Danube Crescent, Maitama, Abuja.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Create New Account!

Fill the forms below to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
%d bloggers like this: