Da Dumi Dumi: Gwamnatin Tarayya za ta rabawa ‘yan Najeriya mutum miliyan 50 dala miliyan 800 ($800m) a matsayin tallafi don cire tallafin mai

Gwamnatin tarayya ta ce ta samu dala miliyan 800 daga bankin duniya, a wani bangare na shirye-shiryenta na rage tallafin kudi. Ministar kudi, kasafin kudi da tsare-tsare ta kasa, Zainab Ahmed, ta bayyana hakan ga manema labarai na gidan gwamnati, bayan taron majalisar zartarwa ta tarayya da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jagoranta a ranar…

Read More

Ana ci gaba da cike aikin NDLEA

Zuwa yanzu abunda ya bayyana kamar yanda zakuga misali a kasa portal din na NDLEA ya fara farfadowar da har zaka iya yin register ka fara saka details naka. Amma har yanzu akwai sauran matsalar domin portal din baiyi settling yanda ya kamata ba. Kuma wurin cikawar akwai local government dinda babusu. Misali zamfara haryanzu…

Read More