Da Dumi Dumi: Gwamnatin Tarayya za ta rabawa ‘yan Najeriya mutum miliyan 50 dala miliyan 800 ($800m) a matsayin tallafi don cire tallafin mai

Gwamnatin tarayya ta ce ta samu dala miliyan 800 daga bankin duniya, a wani bangare na shirye-shiryenta na rage tallafin kudi. Ministar kudi, kasafin kudi da tsare-tsare ta kasa, Zainab Ahmed, ta bayyana hakan ga manema labarai na gidan gwamnati, bayan taron majalisar zartarwa ta tarayya da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jagoranta a ranar…

Read More